Jagororin Al'ummomin Fulani a Najeriya na kara matsa kai mi wajen ganin cewa jama'arsu sun karkata wajen nuna kyawawan dabi'u ...
Wannan wani yunkuri ne da ke hangen kariya daga illolin irin wadannan magunguna da suka mamaye kasuwannin kasar ba a kan ...
The code has been copied to your clipboard. The URL has been copied to your clipboard ...
Rasha ta fada ranar asabar cewa, ta dakile hare haren jirage marasa matuka 47 da Ukraine tayi yunkurin kai mata hari da su, ...
Hezbollah ta ce tayi ruwan makama mizal da suka auna wani sansanim sojin Isra'ila a ranar asabar, a dai dai sa'adda da ...
Shirin Manuniya na wannan mako ya duba maganar kudin aikin Hajji ne da kuma hauhawar farashin mai da tsadar rayuwa a Najeriya ...
A cewar NLC, abin takaici ne a ce gwamnati ta bar wani kamfani mai zaman kansa yana kayyade farashin mai a kasar.
Iran tace, ta gano gawar wani janar din sojin juyin juya halin da aka kashe tare da jagoran Hezbollah Sayyadi Hassan ...
A watan Yunin da ya gabata aka rufe sakatariyoyin sakamakon takaddamar da ta kunno kai tsakanin kantomomin rikon dake biyayya ...
Kasa da sa’o’i 24 da Labarin yiyuwar karin farashi a kan kowacce litar mai a kasar, ’yan Najeriya sun shiga rudani sakamakon ...
A yayin wani biki na kungiyar manema labarai masasa shinge a Landan. Dan Jimmy Lai, Sebastien yace mahaifin shi, wanda ke da ...